Matakan da CAF ke dauka don warware dambarwar da ke tsakanin Morocco da Senegal
13 April 2026

Matakan da CAF ke dauka don warware dambarwar da ke tsakanin Morocco da Senegal

Wasanni

About

Shirin Duniyar Wasanni na wannan makon tare da Khamis Saley ya yi duba akan dambarwar da da ta taso dangane hukuncin karɓe nasarar Senegal ta lashe kofin Afrika na baya bayan da hukumar CAF tayi tare da maida nasarar ga ƙasar Morocco

Danna alamar sauti don sauraron cikakken shirin........