Ra'ayoyi kan shirin Amurka na hana ƴan Najeriya masu rashawa shiga ƙasar
25 September 2025

Ra'ayoyi kan shirin Amurka na hana ƴan Najeriya masu rashawa shiga ƙasar

Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare

About

Shirin Ra'ayoyin mai Saurare na wannan ranar Alhamis 25 ga watan Satumbar 2025, wanda Oumar Sani ya gabatar, ya tattauna ne kan matakin gwamnatin Amurka na hana duk wani ɗan Najeriya ciki har da jami’an gwamnati da aka samu da hannu da rashawa bisar da za ta ba su damar shiga ƙasar.