Menene yake haifar da sukar ciki ko kuma naɗewar hanji a cikin ɗan Adam
24 January 2026

Menene yake haifar da sukar ciki ko kuma naɗewar hanji a cikin ɗan Adam

Tambaya da Amsa

About

Shirin tambaya da amsa na wannan mako zai fara ne da bayani akan abinda ke haifar da sukar ciki ko kuma naɗewar hanji a cikin mutum.

Sai kuma tambayar da ke neman ƙarin bayani a kan yaushe aka fara taron duba lamuran tattalin arziki na Duniya da ake kira Davos world economic forum kuma wane tasiri yake da shi ga duniya da kuma yankin mu na Afirka.

Sai kuma tambayarmu ta gaba wadda ke buƙatar ƙarin haske kan irin gudunmawar da ake la’akari da su kafin a ba wa mutum kyautar lambar yabon zaman lafiya ta duniya wato Nobel peace price, kamar yadda aka baiwa ƴar ƙasar Venezuela Maria Corina Machado.

Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakken shirin