Me Sakamakon Zaben Ribas Ke Nunawa Game Da Sulhun Wike Da Fubara?
01 September 2025

Me Sakamakon Zaben Ribas Ke Nunawa Game Da Sulhun Wike Da Fubara?

Najeriya a Yau

About

Send us a text

Yadda Gwamnan Jihar Ribas da aka dakatar, Siminalayi Fubara, da magoya bayansa suka kaurace wa zaben kananan hukumomin jihar, da yadda APC ta lashe kujeru 20 a cikin 23 sun haifar da muhawara a tsakanin ’yan Najeriya.


Shin wannan sakamako alama ce ta yarjejeniyar sulhu da aka cimma a tsakanin Gwamna Fubara da Minsitan Abuja Nyesom Wike a Fadar SHugaban Kasa?


Amsar wannan tambaya shirin Najeriya a Yau na wannan lokaci za iyi yunkurin bicikowa.