Dalilan Malaman Jami’oi Masu Zaman Kansu Na Shiga Kungiyar ASUU
11 November 2025

Dalilan Malaman Jami’oi Masu Zaman Kansu Na Shiga Kungiyar ASUU

Najeriya a Yau

About

Send us a text

A yayin da tattaunawa kan makomar ƙungiyar malaman jami’o’i ta Najeriya (ASUU) ke ci gaba da ɗaukar hankali, batun yadda za a haɗa jami’o’i masu zaman kansu cikin tsarin ƙungiyar ya sake tasowa. 


Wasu na ganin wannan sabon yunƙuri zai iya zama sabuwar hanyar ƙarfafa hadin kai tsakanin malamai, yayin da wasu ke gargadin cewa hakan na iya kawo tsaiko ga karatun wasu dalibai dake kauracewa jami’oin gwamnati sakamakon yawan yajin aiki da suke tsunduma lokaci zuwa lokaci.


Wannan shine batun da shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi nazari a kai.