Matsalar ambaliyar ruwa da kan dagula lamuran al’uma a Najeriya
20 June 2026

Matsalar ambaliyar ruwa da kan dagula lamuran al’uma a Najeriya

Muhallinka Rayuwarka

About

Kamar kowace shekara, a bana ma ana hasashen samun ambaliyar ruwa a wasu ƙasashen yammacin Afrika, inda akan samu rasa rayuka da dukiya mai tarin yawa.

A Najeriya, an sha samun hasarar rayuka a sanadin matsalar ambaliyar ruwan, da kan rutsa da wasu yankunan ƙasar.