
07 February 2026
Harin Kwara da dambarwar Nukiliyar Iran na cikin manyan labaran makon da ya gabata
Mu Zagaya Duniya
About
Shirin 'Mu zagaya Duniya' na wannan mako tare da Oumar Sani kamar kullum ya mayar da hankali kan labarai da suka fi ɗaukar hankali a makon da muka bankwana da shi, masamman harin da ya kashe sama da mutane 170 a jihar Kwara dake arewacin Najeriya.