Harin Kwara da dambarwar Nukiliyar Iran na cikin manyan labaran makon da ya gabata
07 February 2026

Harin Kwara da dambarwar Nukiliyar Iran na cikin manyan labaran makon da ya gabata

Mu Zagaya Duniya

About

Shirin 'Mu zagaya Duniya' na wannan mako tare da Oumar Sani kamar kullum ya mayar da hankali kan labarai da suka fi ɗaukar hankali a makon da muka bankwana da shi, masamman harin da ya kashe sama da mutane 170 a jihar Kwara dake arewacin Najeriya.