Faransa ta jagoranci gwamman ƙasashen Turai wajen amincewa da ƙasar  Falasɗinu
27 September 2025

Faransa ta jagoranci gwamman ƙasashen Turai wajen amincewa da ƙasar Falasɗinu

Mu Zagaya Duniya

About

A cikin wannan shirin da ke waiwaye kan mahimman labaran wannan makon, za ku ji cewa: 

Faransa ta jagoranci ƙarin gwamman ƙasashe wajen amincewa da Yankin Falasɗinu a mamtsayin ƙasa ‘Yantacciya a wani yunƙuri na Diflomasiya da ke zama ɗaya daga cikin mafiya girma da aka gani cikin shekaru da dama.

 

Shirin zai kuma waiwayi jawaban wasu daga cikin shugabannin Nahiyar Afrika a zauren babban taron Majalisar Ɗinkin Duniya.

Najeriya ta yi fatali da rahoton Amurka da ya zargi mahukuntan ƙasar da gazawa sauke nauyin da ya rataya a wuyansu na aiwatar da ayyukan raya ƙasa da akw warewa maƙudan kuɗaɗe a kasafi duk shekara. Da dai sauran mahimman labarai.