Opens in a new window
Faɗa ya sake ɓarkewa tsakanin Amurka da Iran bayan rugujewar yarjejeniya
11 July 2026

Faɗa ya sake ɓarkewa tsakanin Amurka da Iran bayan rugujewar yarjejeniya

Mu Zagaya Duniya

About

Shirin a wannan makon zai leka Gabas ta Tsakiya inda rikici ya sake barkewa tsakanin Amurka da Iran abin da ya kawo karshen yarjejeniyar fahimtar juna ta watanni uku da suka cimma a tsakaninsu. Bayan nan, shirin zai taɓo wasu mahimman lammuran da suka wakana a sassan yammacin nahiyar Afirka, musamman Najeriya, Nijar da Kamaru.