Bitar mako: Rundunar Sojin Najeriya ta samu nasarar kashe ‘yan ta’adda kusan 600
16 August 2025

Bitar mako: Rundunar Sojin Najeriya ta samu nasarar kashe ‘yan ta’adda kusan 600

Mu Zagaya Duniya

About

Wasu daga cikin labarun makon da ya gabata da shirin 'Mu Zagaya Duniya' ya waiwaya a wannan karon sun haɗa da, nasarar da rundunar Sojin Najeriya ta samu na kashe ‘yan ta’adda kusan 600 da yarjejeniyar sayen makamai da ƙasar ta ƙulla da Amurka.

Sai kuma a fannin tattalin arziƙi, inda wata tawaga ta musamman daga ƙasar Qatar ta fara ziyarar makwanni kusan 3 a wasu ƙasashen nahiyar Afrika domin ƙulla yarjeniyoyi gami da zuba hannayen jarin biliyoyin Dalar Amurka a ƙasashen aƙalla 10.