Ɓullar annobar ƙyanda ta t'azzara a sassan Najeriya
05 January 2026

Ɓullar annobar ƙyanda ta t'azzara a sassan Najeriya

Lafiya Jari ce

About

A wannan makon shirin tare da Azima Bashir Aminu  ya mayar da hankali kan fitar wasu sabbin alƙaluman hukumar NCDC masu tayar da hankali matuƙa da ke nuna yawaitar ɓullar cutar ƙyanda ko kuma baƙon dauro dama ƙaruwar mutanen da take kashewa a sassan Najeriya.

Shiga alamar sauti domin sauraron cikakken shirin.......