Skip to content
Opens in a new window
Matatar matatar Ɗangote ta ƙaddamar da sayar da hannayen jarinta a hukumance
16 September 2026

Matatar matatar Ɗangote ta ƙaddamar da sayar da hannayen jarinta a hukumance

Kasuwanci

About

Shirin kasuwa akai miki dole na wannan makon ya maida hankali ne kan ƙaddamar da shiga matatar Ɗangote kasuwannin hannayen jarin Najeriya, a wani biki da aka gudanar a babban shelkwatan kasuwannin hannayen jarin Najeriya da ke Marina a birnin Legas, inda shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Alhaji Aliko da kansa ya kaɗa ƙararrawar buɗe shigar matatar a hukumance.

Matatar ta sanya hannun jari biliyan 4 da miliyan 100 kasuwa, kan Naira 525 ga kowane guda, inda take fatan tara kusan Naira tiriliyan 2 da biliyan 150.

Ku latsa alamar sauti don sauraron cikakken shirin tare da Ahmed Abba..............