Skip to content
Opens in a new window
Matakin matatar Ɗangote ya fusata ƙungiyar dillalan man fetur a Najeriya
22 July 2026

Matakin matatar Ɗangote ya fusata ƙungiyar dillalan man fetur a Najeriya

Kasuwanci

About

Shirin a wannan mako tare da Ahmed Abba  ya yi dubi ne kan matakin da ƙungiyar dillalan man fetur masu zaman kansu a Najeriya ta sanar na dakatar da sayen mai daga matatar Dangote, sakamakon matakin da matatar ta ɗauka na fara sayar musu da man da take tacewa da dala maimakon Naira.

Shiga alamar sauti don sauraron cikakken shirin.......