Skip to content
Opens in a new window
Tasirin da saida hannun jarin matatar man Dangote ke da shi ga al'umma
09 September 2026

Tasirin da saida hannun jarin matatar man Dangote ke da shi ga al'umma

Kasuwanci

About

Shirin kasuwa akai miki dole na wannan lokacin, ya maida hankali ne kan yadda matatar Dangote ta shirya buɗe ƙofifinta ga al’umma domin su mallaki wani kaso a matatar mafi girma a Afirka, bayan da a karon farko ta sanar da shiga kasuwar hannayen jari.

Ku latsa alamar sauti don sauraron cikakken shirin tare da Ahmed Abba...........