KASAN HAKKIN KA 21-12-2021
Baban Gida Agaie
00:30:06
Podcast
Ka San Hakkin Ka?
About this episode
Shirin Ka San Hakkin Ka? Shiri Ne Daga Jihar Kaduna A Taraiyyar Najeriya Wanda Ke Tattaunawa Da Lauyoyi Domin Fahimtar Da Al-Umma su san Hakkin su A kan Gwamnati Da Kuma Zamantakewar yau da kullum A Matsayin Su Na Yan Kasa, Sannan za a Iya Aiko Da Sakon Fatan Alkhairi Ko Tambaya Akan Abunda Ya Shige Maku Duhu.