
16 September 2025
Yadda ake fama da ƙarancin malamai a makarantun jihar Jigawa ta Najeriya
Ilimi Hasken Rayuwa
About
Shirin na wannan rana zai ɗora kan wanda muka gabatar muku a makon jiya game da karancin malamai a makarantun jihar Jigawa ta arewacin Najeriya.
Danna alamar saurare domin jin cikakken shirin tare da Nura Ado Sulaiman.