Wani matashi ya yi nasarar ƙera jirgi marar matuƙi a jihar Kano
07 April 2026

Wani matashi ya yi nasarar ƙera jirgi marar matuƙi a jihar Kano

Ilimi Hasken Rayuwa

About

Shirin Ilimi Haske Rayuwa na wannan makon, ya yi dubi ne kan yadda wani matashi a jihar Kanon Najeriya ya ja hankalin jama’a, bayan ƙirƙirar jirgi maras matuƙi, daidai lokacin da matasan wannan ƙasa ke faɗi tashin yadda za su samo masu ɗaukar nauyin ayyukan fasahar da suke son cimmawa.

Ku latsa alamar sauti don sauraron cikakken shirin tare da Shamsiyya Haruwa...........