Yadda mutuwar Janar Rabe ta ɗaga hankulan jama'a a Najeriya
15 June 2026

Yadda mutuwar Janar Rabe ta ɗaga hankulan jama'a a Najeriya

Bakonmu a Yau

About

A Najeriya, mutuwar tsohon kakakin rundunar sojin ƙasar Janar Abubakar Rabe mai ritaya a hannun ƴan bindiga, lamari ne da ya yi matuƙar ɗaga hankulan jama’a, tare da ƙara haifar da shakkun game da yiyuwar cewa anya kuwa za a iya magance matsalar tsaro a ƙasar?

An dai gaza ceto janar Rabe daga hannun ƴanbindigar, duk da cewa ya share kusan makonni biyu a hannunsu.

Shiga alamar sauti don sauraron hirar da  Abdoulkarim Ibrahim Shikal ya yi da Air Commodore Ahmed Tijjani Baba Gama mai ritaya......