Mubarak Abdul-Aziz kan ci gaban da ake samu a tattaunawar Amurka da Iran
27 May 2026

Mubarak Abdul-Aziz kan ci gaban da ake samu a tattaunawar Amurka da Iran

Bakonmu a Yau

About

A daidai lokacin da ake kan tattaunawa tsakanin Iran da Amurka don samar da yarjejeniyar kawo ƙarshen yakin da ake yi tsakaninsu, kafafen yaɗa labaran Iran sun ce akwai gagarumin cigaba a tattaunawar.

Abdoulkarim Ibrahim Shikal ya zanta da Malam Mubarak Abdul-Aziz, ɗan Najeriya mazauni Tehran, wanda ya yi masa ƙarin bayani a game da halin da jama’a ke ciki daidai wannan lokaci da ake dakon cimma yarjejeniya don kawo ƙarshen wannan yaƙi.

Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakkiyar tattaunawar.