About
Ƙungiyar kare hakin ɗan Adam ta ƙasar Morocco AMDH ta bukaci a gudanar da bincike mai kansa kan mutuwar akalla mutum 72 cikin ɗimbin bakin hauren da suka yi nasara tsallaka iyakar ƙasar da Spain ta ruwa a wani yanayi mai matukar tayar da hankali.
Shiga alamar sauti don sauraron hirar da Oumarou Sani ya yi da Hamidou Ali mai fafutukar kare hakin bakin haure.......