Ƙungiyar Transparency International ta soki matakin shelanta dokar-ta-ɓaci a Nijar
30 December 2025

Ƙungiyar Transparency International ta soki matakin shelanta dokar-ta-ɓaci a Nijar

Bakonmu a Yau

About

A jamhuriyar Nijar yanzu haka ana ci gaba da mahawara dangane da matakin da mahukuntan ƙasar suka ɗauka da ke shelanta kafa dokar-ta-ɓaci, wanda a ƙarƙashinta gwamnati za ta iya yin amfani da illahirin al’ummar ƙasar da kuma dukiyoyinsu a duk lokacin da ta ga ya dace don tunkarar barazanar tsaro.

Maman Wada na ƙugiyar Transaparency International reshen Nijar Ga dai abin da ya shaida wa Abdoulkarim Ibrahim Shikal.

Shiga alamar sauti domin sauraron karin bayani.....