Skip to content
Opens in a new window
Ɗalillan da suka sa tsaro ke ƙara tabarbarewa a Najeriya
28 July 2026

Ɗalillan da suka sa tsaro ke ƙara tabarbarewa a Najeriya

Bakonmu a Yau

About

Yan bindiga a Najeriya sun sace wani babban mai shari'a a jihar Kebbi, kwanaa guda bayan kama shugaban karamar hukuma a jihar Zamfara.

Wannan mataki na zuwa ne a daidai lokacin da suke cigaba da sace mutane a yankin ba tare da kakautabawa ba.

Shiga alamar sauti don sauraron cikakkiyar hira da Bashir Ibrahim Idris ya yi da Farfesa Bello Bada......