Dakta Abdulhakeem Garba kan cikar Birtaniya shekaru 10 da ficewa daga EU
23 June 2026

Dakta Abdulhakeem Garba kan cikar Birtaniya shekaru 10 da ficewa daga EU

Bakonmu a Yau

About

Yau ake cika shekaru 10 da ficewar Birtaniya daga cikin kungiyar ƙasashen Turai domin cin gashin kan ta wajen gudanar da harkokin mulki da kuma kasuwancin ta ba tare da sanya hannun ƙungiyar EU ba.

Bayan share shekaru ana tattaunawa, Birtaniya ta fita a hukumance a ranar 31 ga Janairun 2020.

Wannan mataki na Birtaniya ya canza taswirar siyasa, tattalin arziki, da dangantakar kasuwanci ta duniya baki ɗaya

Domin duba tasirin wannan mataki da kuma nasarar da za'a ce ƙasar ta samu, Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Dakta Abdulhakeem Garba Funtua, mai sharhi kan harkokin siyasar duniya.

Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakkiyar tattaunawar.