
23 March 2026
Barrister Modibbo Bakary kan wa'adin Tunibu ga masu riƙe da muƙaman siyasa
Bakonmu a Yau
About
A Najeriya, 31 ga wannan watan na Maris ita ce ranar da shugaban ƙasar Bola Ahmed Tinubu ya bai wa masu riƙe da naɗaɗɗun muƙaman siyasa su yi marubus muddun suna son tsayawa takara a zaɓuka masu zuwa, kamar dai yadda dokokin zaɓe suka tanada.
To domin jin ƙarin bayani a game da wannan doka, da irin mutanen da ya kamata su yi marabus da kuma tasirin dokar wajen samar da ingantaccen zaɓe, Abdoulkarim Ibrahim Shikal ya zanta da Barrister Modibbo Bakary, ƙwararren lauya da ke birnin Abuja, ga kuma zantawarsu.
Ku latsa alamar sauti don sauraron cikakkiyar tattaunawar.