Yadda al'adar Sai kowa ya zo ke samun ƙarbuwa a arewacin Najeriya
12 May 2026

Yadda al'adar Sai kowa ya zo ke samun ƙarbuwa a arewacin Najeriya

Al'adun Gargajiya

About

Shirin Al'adunmu Na Gado na wannan mako tare da Abdoulaye Issa ya yi duba kan wata al'ada da ake kira sai kowa ya zo a tsakanin al'ummar Hausawa da ke arewacin Najeriya.

Shiga alamar sauti don sauraron karin bayani.......