Yadda al'ummar wani gari suka riƙe Al'adar da suke kira da "Sai kowa ya zo"
12 May 2026

Yadda al'ummar wani gari suka riƙe Al'adar da suke kira da "Sai kowa ya zo"

Al'adun Gargajiya

About

Shirin Al'adunmu na Gado na wannan mako tare da Abdoulaye Issa ya yi duba kan wata Al'ada da ake kira "sai kowa ya zo" a tsakanin al'ummar wani gari da ke Yankin Arewacin  Najeriya.

Shiga alamar sauti don sauraron karin bayani.......